Bitar wasu muhimman labaran Naij.com na ranar Juma’a

Share it:

Ga wasu muhimman labaran da Naij.com ta kawo muku a ranar Juma’a 27 ga watan Agusta

Buhari departs for Kenya

Buhari ya sake fita waje

Shugaba Muhammadu Buhari ya tashi daga filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a Abuja domin zuwa kasar Kenya a ranar Juma’a 26 ga watan Agusta.

KU KARANTA: Direba ya haddasa cunkoso saboda Sallah

Labari da dumi-dumi: Gwamna Bello na Kogi ya sha ruwan duwatsu

Rahotanni na cewa an jefi gwamma Yahaya Bello na jihar Kogi jim kadan bayan Sallar Juma’a a Lokoja.

Kogi state governor Yahaya Bello

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello

Sabbin wurare 6 da Buhari ke neman mai a Nigeria

Dakta Maikanti Baru shugaban Kamfanin Mai na kasar NNPC, ya bayyana sabbin wurare 6 da shugaban kasa ya bayar da umarni da a binciko Mai.

KU KARANTA: Dakunan manyan bakin EFCC a Abuja (Hotuna)

Karanta tanadin da rundunar soji ke yi wa tsagerun Niger Delta

Rundunar sojin Nigeria ta fitar da wasu hotuna na shirin dakarunta na tunkarar tsagerun Niger Delta a wani shirin da ta yi wa lakabi da “Murmushin kada” a yankin Niger Delta.

Isoko 1

Sakatariyar Isoko da ake zargin matasa sun Bam

Wasu matasa sun tada bam a sakatariya

Rahotanni na cewa an ji karar tashi wasu abubuwan fashewa a Sakatariyar kungiyar ci gaban Isoko a garin Oleh da ke jihar Delta.

Matsin tattalin arziki: ‘Yan Nigeria na burin dawowar Jonathan

Sakamakon matsin tattlin arzikin da ‘yan Nigeria ke ciki, an bayar da rahoton cewa, wai, ‘yan kasar na fatan ganin dawowar Jonathan. An yi kiyasin cewa, a zamaninsa an sace biliyoyin nairori, baya ga hasarar rayuka da miliyoyin ‘yan gudun hijira da ake zargin ya haddasa a sakamakon rashin tabuka komai kan ‘yan Boko Haram.

 

 

The post Bitar wasu muhimman labaran Naij.com na ranar Juma’a appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.

loading...
Share it:

Latest Stories

No Related Post Found

Post A Comment:

0 comments:

We’re eager to see your comment. However, Please keep in mind that all comments are moderated according to our Comment Policy and all the links are nofollow. Using keywords in the name field area is forbidden.
Comment Using Either Disqus or Default Comment Mode.

Also Read

2020: FRSC to prosecute sirens, convoy offenders

  The Corps Marshal of the Federal Road Safety Corps (FRSC), Boboye Oyeyemi, says it is out to prosecute ab

DR