Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari yace ba zaya gafarta Yan All Progressives Congress (APC) idan sun yi cin hanci. Yace wanna magana lokacin CNN sun hirar sa.
Yace: ‘’Idan andauki wani dan APC akan rashawa, basa gudu daga adalci. Zamu samunshi in shi mutum na. Mutanen Najeriya zasu tambayani akan alukawani nayi na su. Amma yanzu, yana sauri in suna cewa bana yi aiki.’’
Akan magana matan Chibok, yace: ‘’Niyyar gwamnatinmu na farko, shi ne yantarwa matan Chibok da lafiya. Idan muna da imani zasu dawowa da lafiya, zamu yi magana da Yan Boko Haram. Amma, zamu yi hankali da iri iri Shugabanci Boko Haram suna cewa suna da matan Chibok. Suna yi hakuri tin lokacin zasu dawo da lafiya.’’
Buhari yace, zaya ba Shugaban Amurka gayyata zuwa Najeriya.
The post Ba Zan Gafarta Wani Mai Rashawa Acikin APC – Buhari appeared first on News on Naij.com | Today's Nigeria Breaking news & headlines..
Post A Comment:
0 comments:
We’re eager to see your comment. However, Please keep in mind that all comments are moderated according to our Comment Policy and all the links are nofollow. Using keywords in the name field area is forbidden.
Comment Using Either Disqus or Default Comment Mode.